1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Masu kare hakki na yin tir da tsare yara a Nijar

Gazali Abdou Tasawa M Ahiwa
March 3, 2021

Bayan kazamar zanga-zangar bayan zaben kasa a Nijar, ana ci gaba da tsare daruruwan matasa da aka kama a lokacin boren, abin da masu fafutikar kare hakkin dan Adam ke yin tir da shi.

https://p.dw.com/p/3q9Ss