1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya ta soke shirin gina cibiyar masu yin fina-finai

Abdourahamane HassaneJuly 28, 2016

Martanin da ya biyo baya a sakamakon daukar wannan mataki na soke gina katabaran cibiyar masu shirya fina-finai a Kano.

https://p.dw.com/p/1JXFo
Nigeria Eröffnung Eisenbahnlinie zwischen Abuja und Kaduna Präsident Buhari
Hoto: DW/U. Musa

Matakin dai ya zama tamkar ta leko ta koma ga masu sana'ar shirya wasan kwaikwayo musamman ganin cewar ginin wannan katabaran sansanin na fina-finai zai kara musu martaba da kuma kwazo.Galibin al'umma sun soki lamirin shirin, yayin da wasu kuma suke yin adawa da haka.