M. Ahiwa
April 21, 2022Talla
Al’ummar Musulmin kasar Nijar na ci gaba da bin sauran takwarorinsu Musulmi na duniya wajen gudanar da Azumin watan Ramadan da ke zama daya daga cikin shika-shikan muslunci. Kuma lokacin buda baki na zama lokaci mafi mahimmanci ga mai Azumi. Sai dai al’adar buda baki na shan bam-bam daga wata kasa zuwa wata ko daga wasu iyalai zu wasu.