1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Buhari na neman shawo kan rikici Filato

Mouhamadou Awal Balarabe
June 28, 2018

Mutane da dama sun rasa rayukansu a wani sabon rikici da ya barke tsakanin Fulani da 'yan kabilar Birom a jihar Filaton Najeriya, lamarin da ya sa gwamna Lalong da shugaba Buhari ke fadi tashi don shawo kan matsalar.

https://p.dw.com/p/30UMc
Nigeria Angriff von Nomaden im Bundesstaat Plateau | Muhammadu Buhari, Präsident
Hoto: Reuters/Nigeria Presidency

Mutane da dama sun rasa rayukansu a wani sabon rikici da ya barke tsakanin Fulani da 'yan kabilar Birom a jihar Filaton Najeriya, lamarin da ya sa gwamna Lalong da shugaba Buhari ke fadi tashi don shawo kan matsalar.