1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Aikin ceton jama'a a Nepal

Abdourahamane HassaneMay 13, 2015

Wata sabuwar girgizar ƙasar da ta auku a Nepal ta kashe mutane kusan 65.

https://p.dw.com/p/1FOzx
Nepal Kathmandu erneutes Erdbeben Stärke 7.4
Hoto: Reuters/A. Perawongmetha

Sojoji a ƙasar Nepal na ci gaba da neman mutanen da suka maƙale a cikin tarkaccen gine-ginen da suka ruguje. A sakamakon wata sabuwar girgizar ƙasar da ta auku a gabashin birnin Katmandu a lardin Dolakha a jiya Talata.

Gwamnatin ta ce ya zuwa yanzu mutane 65 girgiza wacce ke da ƙarfin maki bakwai da ɗigo ukku a mau'nin Richter ta rutsa da su yayin da wasu da dama suka jikata.