1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

PDP ta zargi APC a Kebbi da cin zarafin masu kada kuri'a

Abdourahamane Hassane
March 10, 2019

Wakilinmu na Sokoto ya ce a Jihar Kebbi 'yan jam'iyyar PDP mai adawa sun bayyana cewar 'yan jam'iyyar APC mai mulki a jihar sun yi barazana ga masu kada kuri'a domin jin tsoro don kin zabin PDP.

https://p.dw.com/p/3Ejyo
Wahlen und Smartphone in Nigeria
Hoto: DW/K. Gänsler

Wakilin namu ya ce 'yan jami'iyyar ta APC sun ce 'yan PDP sun muzgunawa mutanen tare da kamasu ana tsarewa da cin zarafinsu. Kana an yin amfani da kudi wajen jirkitar da hankalin al'umma don kada su zabi jam'iyyar PDP a  cewar Sakataren yada labarai na jam'iyyar PDP Jihar Kebbi Ibrahim Umar.