Hare-haren 'yan bindiga a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya sun sa jama'a sun daukar matakin kare kansu musamman a jihohin Katsina da Zamfara. Wakilinmu Yusuf Ibrahim Jargaba ya bi tawargar wasu masu sintiri cikin dare Kamar yadda ya yi Karin bayani a rahotan da ya hada