SiyasaTaraba: Ana son tsawaita zaman jami'an tsaroTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUbale Musa07/07/2017July 7, 2017Mukaddashi shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya tattauna da gwamnan jihar Taraba Darius Ishaku kan rikicin Mambila inda gwamnatin jihar ta nemi tsawaita jami'an tsaro don tabbatar da zaman lafiyahttps://p.dw.com/p/2gAENTalla