Shirin ya dubi kokarin da kungiyoyi ke yi na tallafa wa rayuwar marayu da zawara a cikin al’umma. Kungiyar Muslim Forum For Orphan Empowerment a Abuja na cikin kungiyoyin da ke wannan kokari a Najeriya, a don haka za mu ji yadda kungiyar ke daukar nauyin karatun marayu tun daga matakin Firamare har zuwa jami’a.