A cikin shirin za a ji cewa a yau Litinin ce wa'adin karshe na kalubalantar sakamakon zabe ke cika a gaban kotun tsarin mulki a Jamhuriyar Nijar, a yayin da ake ranar mata ta duniya za a ji yadda mata suka zage dantse a Najeriya da Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango.