1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Yamma

November 22, 2021

A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji yadda a kasashen Nijar da Burkina Faso ake samun karuwar adawa da ci gaba da zaman sojojin Faransa. Akwai rahoto kan taron matan shugabannin nahiyar Afirka a Abuja. Muna tafe da shirin Labarin Wasanni da Ji Ka Karu.

https://p.dw.com/p/43Lof