1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Yamma na 18.01.2021

SK2 / S02SJanuary 18, 2021

Kotun tsarin mulkin Jamhuriyar Airka ta Tsakiya ta tabbatar da zaben da Shugaba Faustin Archange Touadera ya lashe na watan jiya na Disamba, amma ta ce tashin tankali na kungiyoyi masu dauke da makamai ya dakile fitowar masu kada kuri'a.

https://p.dw.com/p/3o69u