1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 30.09.2019

September 30, 2019

Cikin shirin za a ji yadda take sama tana dabo a Kamaru dangane da neman sulhu tsakanin gwamnati da 'yan awaren kasar na yankin nan mai amfani da turancin Ingilishi. Wasu kalaman Shugaba Issoufou Mahamadou na Jamhuriyar Nijar a kan matsayin birnin Kidal na kasar Mali sun janyo cece-kuce.

https://p.dw.com/p/3QWWV