1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 11-02-2021

Abdourahamane Hassane
February 11, 2021

Hukumomi a Najeriya sun yi kashedi ga masu aniyar yin gangami a ranar Asabar a birnin Lagos domin neman shari'a ta yi aikinta bayan cin zarafin da aka yi wa matasa.

https://p.dw.com/p/3pFAb