A cikin shirin za a ji cewa Al'umma na cikin halin zullumi da fargaba a kasar Mali biyo bayan wani harin da 'yan ta'adda suka kai a wani barikin soja, A Najeriya kuwa ci ga ake da mayar da martani kan matakin rundunar tsaron kasar na binciken jama'a da ta kaddamar a farkon wannan wata.