1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin safe 21.10.2020

Ramatu Garba Baba
October 21, 2020

Bayan labaran duniya akwai rahotanni kan halin da ake ciki a Najeriya, inda gwamnatin jihar Legas ta ce za ta kaddamar da bincike a game da zargin mutuwar masu zanga- zanga a sakamakon bude musu wuta da aka ce sojoji sun yi a jiya Talata.

https://p.dw.com/p/3kDcA