SiyasaShirin Safe 10.09.2019To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaSK2 / S02S07/10/2019July 10, 2019A jihar Zamfara da ke yankin arewacin Najeriya takaddama ta kunno kai bayan da shuwagabannin kananan hukumomi suka zargi gwamnatin jiha da hana musu kudaden da aka tanadar domin tafiyar da ayyukan raya kananan hukumomin.https://p.dw.com/p/3LpdWTalla