A cikin shirin za a ji cewa a wannan talatar Najeriya na bikin cika shekaru 59 da samun ‘yancin daga turawan mulkin mallaka na Birtaniya, ko yaya tafiya ta kasance wa kasar? A Ghana kuma ana cigaba da kai ruwa rana tsakanin gwamnanti maluman addini kan batun koya wa yara ilimin jima"i a makarantun gwamnati