SiyasaAfirkaShirin RanaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAfirkaZaharaddeen Umar11/15/2021November 15, 2021A shirin bayan labaran duniya akwai rahoto kan yadda aka kammala taron duniya kan sauyin yanayi na COP26. Muna tafe da rahoto kan rikicin shugabancin Majalisar Dokokin Jihar Filato ta Najeriya. Akwai shirin Labarin Wasanni da Noma da Raya Kasa. https://p.dw.com/p/431QqTalla