1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana

Zainab Mohammed Abubakar
May 4, 2021

A Najeriya iyayen ‘yan makarantar koyon kula da gandun daji da ke jihar Kaduna da ake garkuwa da su kwanaki 55 a yanzu sun gudanar da zanga-zanga a Abuja su na neman mahukuntan kasar su taimaka domin kubutar da ‘ya'yan nasu.

https://p.dw.com/p/3sxdz