1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana na DW 21.06.2017

Yusuf Bala Nayaya
June 21, 2017

A cikin shirin za a ji kungiyoyin kwadago, da ma'aikatan kafofin watsa labarai a Najeriya sun yi barazanar cewa daga yanzu duk wani gwamnan jihar da ya dauki matakin rushe wata kafar watsa labarai, za su janye hulda dashi.

https://p.dw.com/p/2f7Qj