SiyasaShirin Rana na 24:08:2017To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaRamatu Garba Baba08/24/2017August 24, 2017A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya ana ci gaba da mayar da martani kan matakin jami'an tsaron kasar na bibiyar kalaman batanci ga gwamnati da ma sojoji da ake yi a kafafan sadarwa na zamani. https://p.dw.com/p/2imQcTalla