SiyasaShirin Rana 17.07.2020To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa07/17/2020July 17, 2020A cikin shirin za ku ji cewa a Najeriya a karon farko shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasar da aka dakatar da shi Ibrahim Mustapha Magu ya fito ya yi magana a kan zarge-zargen da ake yi masa da suka sanya dakatar da shi.https://p.dw.com/p/3fVztTalla