A cikin shirin za a ji cewa Hukumomin agajin a Najeriya sun zakulo gawawakin mutane da dama a karkashin wani ginin daya rufta a birnin Jos na tarrayar Najeriya, a yayin da matasan Afirka ke halartar wani babban taron duba hanyoyin da za su bi don kaucewa shiga cikin mawuyacin hali a Jamhuriyar Nijar.