SiyasaShirin Rana 01.01.2020To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa01/01/2020January 1, 2020Cikin shirin za a ji hukumar zabe a Guinea-Bissau ta bayyana tsohon Firaministan kasar a matsayin wanda ya lashe zaben da aka kammala. Sai dai dan takarar da ya sha kaye ya ce zai kalubalanci sakamakon. Akwai kuma shirye-shiryen da za su biyo.https://p.dw.com/p/3VZCmTalla