Sakamakon ambaliyar ruwa da ya faru a wasu sassa na jihar Kebbi da ke Arewa maso Yammacin Najeriya ya bar baya da kura, inda ake samun al'umma a wasu kananan hukumomi saman da 10 na fama da bullar amai da gudawa abin da ke haifar da kyama tsakanin al'ummar da ke makwabtaka da juna.