You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Karfafa samar da matatun man fetur a Najeriya
Najeriya ta kaddamar da matatar man fetur ta farko ta 'yan kasuwa da za su taka rawa a cikin harka ta kasuwancin man.
Kotun Najeriya ta yanke wa masu satar fetur hukunci
Kotu a Najeriya ta yanke hukunci ga wandanda ake zargi da satar danyen man fetur.
Afirka tana kara samun matsalolin 'yan aware
'Yan awaren Tigray da ke kasar Habasha na cikin na baya-baya bisa matsalolin 'yan tawaye a nahiyar Afirka.
Rikicin 'yan aware ya ta'azzara a Afirka
Rikicin 'yan aware na kara fadada a nahiyar Afirka. Na baya-bayan nan da ke ci gaba da ta'azzara, shi ne na 'yan awaren Tigray da ke kasar Habasha. Wannan na zaman misali ne kawai.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji cewa kungiyoyin kwadago a Najeriya sun yi barazanar sake tsunduma yajin aiki bisa zargin gwamnati da yi masu wasa da hankali kan taun man fetur da farashin kudin wutar lantarki. Akwai shirye-shirye masu kayatarwa kamar labarin wasanni da mutun da duniyarsa.
Najeriya ta sake shiga matsalar karayar tattalin arziki
Najeriya ta sake shiga matsalar karayar tattalin arziki
Muhawara ta barke a Najeriya jim kadan da kasar ta sake shiga matsalar karayar tattalin arziki.
Bundesliga a Jamus da gudun fanfalake na farko a Kaduna
Gudun fanfalake a karon farko a Kaduna, Najeriya da nufin bunkasa harkokin wasanni da karfafa zaman lafiya.
Abu Namu: Takatsantsan wajen amfani da shafukan sada zumunta a Najeriya
Takatsantsan wajen amfani da shafukan sada zumunta don kare kimar addini da al’adar al'ummarr arewacin Najeriya.
'Yan bindiga sun kashe shugaban APC na Nasarawa
Hukumar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da mutuwar shugaban Jam'iyyar APC na jihar bayan da masu garkuwa suka sace shi
Najeriya ta sake shiga matsin tattalin arziki
Anobar Corona da karyewar darajar man fetur sun durkusar da tattalin arzikin Najeriya bayan farfadowa a 2017
Makomar Magu a hukumar EFCC ta Najeriya
Bukatar kawo karshen mulkin Ibrahim Magu a hukumar EFCC, da kuma karbar shugabancin hukumar daga 'yan sanda.
NFF: Najeriya ba za ta kori kocinta ba
Najeriya ta sanar da makomar kocin kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, Gernot Rohr.
Shirin Darasin Rayuwa
Ko kun san dokar kulle domin dakile yaduwar annobar corona, ta yi illa ga rayuwar direbobi a kasashen Afirka?
Shirin Lafiya Jari
Shirin na wannan lokaci, ya yi nazari kan dalilan da ke haddasa cutar dimuwa ko kuma mantuwa ga mutane.
Najeriya: Rashin albashi ga 'yan sanda
Rashin samun albashi ga sababbin jami'an 'yan sanda a Najeriya, ya jefa da yawa cikinsu a mawuyacin hali.
Shirin Yamma
A Najeriyar yayin da malaman jami'oi suka shafe watani 9 na yaji aiki, har yanzu da sauran tafiya na kawo karshen yajin mafi tsawo a shekaru da dama.
Shirin rana 18.11.2020
Gwamnatin Najeriya ta sanar da dage haramcin zirga-zirgan jiragen sama ga kamfanonin jirage Turai da suka hada da Lufthansa na kasar Jamus da KLM da Air France da ma Qatar Air, matakin da ake gane na nuna sasantawa a tsakanin Najeriya da kasashen.
Garkuwa da daliban jami'a a Najeriya
Iyayen daliban jami'ar Ahmadu Bello Zariya da masu garkuwa suka sace, sun bukaci a taimaka musu domin a sako su.
Kasashe 7 za su samu tallafin miliyan 100
Majalisar Dinkin Duniya za ta tallafa wa kasashen da ke fama da rashin tsaro da barazanar yunwa da dala miliyan 100.
Shirin Himma dai Matasa
A wannan karon mun leka Jamhuriyar Nijar da Tarayyar Najeriya, inda muka lalubo matsa masu hazaka wajen yin sana'o'i.
Shirin yamma 17.11.2020
A Najeriya yayin da matsalar tsaro ke cigaba da ta'azzaara a sassa daban daban na kasar, majalisar tsaron kasar tace tana shirin samar da karin makamai na zamani ga rundunar 'yan sandan kasar da nufin tunkurar matsalar
Samar da makamai da jami'an tsaron Najeriya
Majalisar tsaron Najeriya tana shirin kara samar da makamai na zamani ga rundunar 'yan sanda ta kasar.
Ci gaba da karatu a jami'ar Maiduguri duk da kalubalai na tsaro
Jami’ar Maiduguri na a matsayin babbar cibiyar karatu mafi girma a yankin Arewa maso gabashin Najeriya, duk da kalubalen tsaro da ake ciki masu nasaba da hare-haren Kungiyar Boko Haram ba a dakatar da harkokin karatu ba.
Najeriya: An bullo da sabon tsarin farfado da Borno
Bornon: Yunkurin farfado da al'amurran ci gaban jama'a
Hira da Sadik Abba kan batun inganta rayuwar jama'a a Borno
Rahoto kan sabon tsarin gwamnatin Borno na inganta rayuwar jama'a
Tarihin Balarabe Musa
Shirin amsoshin Tarihnin Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa tsohon gwamnan jihar Kaduna a zamanin mulkin Jamhuriya ta biyu a Najeriya
Abu Namu: 'Yan mata masu amfani da manyan wayoyi
Abu Namu shirin Mata da yara da zamantakewar iyali
Shirin Safe
Za a ji shugabannin addinai sun ba da shawarar yin hakuri da juna domin kaucewa sabanin ra'ayi
Shirin Safe
A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto kan zargin wasu 'yan China da saran katako ba bisa ka'ida ba a jihar Neja ta Najeriya da rahoto a Agadez Jamhuriyar Nijar game da zaman tattaunawa tsakanin masu unguwa da bakin haure da ke kokarin zuwa Turai don kyautata mu‘amala tsakaninsu.
Shirin Yamma: 14.11.2020
A cikin shirin za ku ji cewar, wadanda rikici ya ritsa da su a fadan da aka gwabza tsakanin kasashen Armeniya da Azerbaijan, sun nunar da cewa suna son komawa yankunansu na asali da ke cikin kasar ta Azerbaijan. Akwai sauran Labarai da kuma shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.
Shirin rana 13.11.2020
A yayin da mayakan Boko Haram ke ci gaba da zama barazana ga harkokin ilimi a shiyyar Arewa maso Gabashin Najeriya gwamnatin jihar Yobe ta bai wa kaso mafi tsoka a kasafin kudi na bana domin habaka harkokin ilimi da shi ne gwamnatin ta yi imanin zai yaki akidar Boko Haram. Da karin rahotanni da labarai.
Shirin Yamma
A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto game da jimamin da Ghana ke yi game da rasuwar Tsohon Shugaban kasar Jerry Rawlings da rahoto kan kalubalantar da ake yi wa dan takarar shugaban kasar Nijar Bazoum Mohammed da rahoto kan yadda kasashen Afirka ke wahala da bashi a saboda zuwan corona.
An kama wasu 'yan Najeriya da laifin tallafawa Boko Haram
Dubai ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai ga wasu 'yan Najeriya bisa laifin tallafawa aiyukan Boko Haram.
Dakile masu zanga-zanga a Najeriya
Matasan da suka yi zanga-zangar neman kawo karshen rundunar 'yan sandan SARS a Najeriya, na koken cewa ana musguna musu.
Shirin Dandalin Matasa
Sau tari matasa kan wuce makadi da rawa, yayin da suka shirya wata zanga-zanga, ko ta nuna bacin rai ko ta farin ciki.
Kaduna: Rasuwar Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa
Allah ya yiwa tsohon gwamnan Kaduna farko rasuwa
Tarihin Dala da Goron Dutse tsaunuka mafi shahara a Kano
Shirin ya jiyo tarihin Dala da Goron-Dutse tsaunuka mafi shahara daga tsaunuka shida da suka kasance matsugune na mutanen da suka rayu a ciki da kewayen jihar Kanon Najeriya.
Shirin Safe
A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto kan yadda kayayyakin aikin gona suka fara karanci a kasuwannin jihar Filato ta Najeriya bayan ta'adin da ake zargin masu zanga-zangar #ENDSARS suka yi. Akwai rahoto kan yadda kamfanoni a Nijar ke daukar matasa aiki ba tare da biyansu hakkokin da doka ta yi tanadi ba.
Shirin Safe
A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji tsadar kayan miya ta fara addabar magidanta a Najeriya. Akwai rahoto kan taron ECOWAS a Ghana game da yadda za a magance zullumin sake barkewar corona karo na biyu a Afirka ta Yamma da rahoto kan taron sasanci a Tunisiya game da samar da zaman lafiya mai dorewa a Libya. A Nijar kuma kungiyar daliban kasar ta kammala taron sasanci a cikin kungiyar.
Shirin Rana.
A cikin shirin za a ji shirye-shirye masu kayatarwa kamar Darasin Rayuwa da Ku shiga Klub da wasikun masu sauraro da shirin Afirka a Mako da ke bibiyar wasu muhimman batutuwan da suka ja hankali a nahiyar Afirka.
Shirin Safe.
A cikin shirin za a ji cewa sabon zababben shugaban Amirka Joe Biden ya yi alwashin yin aiki tukuru wajen yakar annobar corona da hada kan 'yan kasar. a Nijar madugun adawa Hama Amadou ya gudanar da taron gangami a Niamey bayan yayi rangadin sassan kasar.
Shirin Rana.
A cikin shirin za a ji cewa An cafke madugun 'yan adawar kasar Cote d'ivoire bayan ya jima yana kulli kurciya da jami‘an tsaro, akwai shirin Amsoshin Takardunku da Ku shiga Club da shirin Ciniki da masana'antu da wasikun masu sauraro.
Shirin Safe.
A cikin shirin za a ji cewa dan takarar jam'iyyar adawa ta Amirka Joe Biden ya yi kira ga hadin kan Amirkawa a daidai lokacin da ake ci gaba da dakon sakamakon zaben kasar, akwai shirin Afirka a Mako da ke biyiyar wasu daga cikin muhimman batutuwan da suka ja hankali a nahiyar Afirka.
Shirin rana 06.11.2020
A Najeriya bayan sanarwar gwamnati na ware makudan kudadde domin samar da kamfanin sufurin jiragen sama, wasu daga cikin jama'ar kasar ne ke baiyana shakku.
Kiki-kaka tsakanin gwamnati da malaman jami'o'i
Malaman jami'a za su sake yajin aiki bayan kiki-kaka a tsakaninsu da gwamnati
Rahoto kan ci gaban yajin aikin malaman jami'o'i a Najeriya
Hira da Malam Aliyu Missau, tsohon jami'in illimi a Najeriya
Yajin aikin malamai na illa ga daliban Najeriya
Yajin aikin malaman jami'o'i a Najeriya ya maidawa daliban kasar hannun agogo baya.
Shafin da ya wuce
Shafi 113 daga 200
Shafi na gaba