SiyasaNajeriya ta fara samun habakar tattalin arzikiTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUbale Musa05/10/2017May 10, 2017Bayan share tsawon lokaci ana cikin duhu gwamnatin Najeriya ta ce an fara ganin haske wajen bunkasar tattalin arzikin kasar wanda zai kara habaka zuwa shekara badi musammun ma a kan harkokin noma.https://p.dw.com/p/2clQoTalla