1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya ta fara samun habakar tattalin arziki

May 10, 2017

Bayan share tsawon lokaci ana cikin duhu gwamnatin Najeriya ta ce an fara ganin haske wajen bunkasar tattalin arzikin kasar wanda zai kara habaka zuwa shekara badi musammun ma a kan harkokin noma.

https://p.dw.com/p/2clQo