1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya na ci gaba da asarar fetur

Uwais Abubakar Idris
December 13, 2016

Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana damuwa kan mumunar asarar da Najeriya ke ci gaba da tafkawa a sakamakon badakalar rijiyar mai ta Malabu da ake zargin sama da fadi.

https://p.dw.com/p/2UDlm