1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: "Matsin tattalin arziki ya kawo karshe"

Uwais Abubakar Idris
September 5, 2017

Gwamnatin Najeriya ta ce tattalin arzikin kasar ya samu ci gaba na 0.55 cikin 100. To sai dai al'ummar kasa na masu bayyana cewa ba su kai ga gani a kasa ba.

https://p.dw.com/p/2jOl4