An kashe wasu sojojin Najeriya biyu
August 24, 2021Talla
Mataimaki Kakakin makarantar kwammanda Bashir Muhammed ya tabbatar da harin a safiyar yau, sai dai bai yi karin bayyani ba,
Kawo yanzu jamian tsaro sun karfafa tsaro a makarantar dake a Afaka. Sata da yin garkuwa da mutane a yanki na arewacin Najeriya na dada karuwa a 'yan kwanakin baya-baya nan: