1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsaloli kan zaben Najeriya

Ubale Musa SB/USU
April 11, 2023

A yayin da kura take kara lafawa bayan manyan zabukan tarrayar Najeriya, wasu bayanan sirin da ke fitowa daga kasar Amirka sun tabbatar da hannun hukumar zabe wajen gazawar na'urar BVAS mai tantace masu zabe na kasar.

https://p.dw.com/p/4Pv3I