Tsadar hada kayan aure a Adamawa
March 23, 2020Talla
Najeriya dai na daga cikin wasu kasashe da wasu na ganin su fama da matsalar tsadan aure a nahiyar mu ta Afrika, inda samaki da ‘yan mata da dama ke zaune babu aure. Wannan dalilin yasa majalisar koli ta addinin musulunci a jihar Adamawa ta fito da wasu ka'idoji na yadda za'a saukake yin auren.