1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Masu zaman kashe wando na karuwa a Najeriya

Mouhamadou Awal Balarabe
June 29, 2017

Kungiyar da ke kula da halin da ma'aikata ke ciki a Najeriya ta bayyana cewar rashin aiki yi yayi munin da ba za a iya aunawa ba a kasar. Wannan matsalar na da nasaba da matsin tattalin arziki da kasar ke fama da shi..

https://p.dw.com/p/2ff0q