1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Illar ciwon zaizayar baki

April 9, 2021

Alkalumman hukumar lafiya ta duniya WHO sun bayyana cewar akalla mutum dubu dari da arbai’n ne ke kamuwa da wannan cuta ta zaizayar baki kowa ce shekara.

https://p.dw.com/p/3rlRy
EU-Parlament Abstimmung Tabakrichtlinien Schockbilder
Hoto: Imago/teutopress

Kokarin da duniya keyi na yakar cutar da kuma gammayyar likitocin nagari na kowa MSF da likitocin Assibitin ta Noma dake jihar sakkwato yasa ana samun fadakarwa a yankunan karkara ciki da wajen Najeriya dangane da cutar wacce ke wanzuwa a dalilin wasu matsalolin na kiwon lafiya, sun hada a samun karancin abinci da ke gina jiki. A Najeriya da Nijar akwa cibiyoyi a Kasar Jamus ta girka domin yaki da cutar.Wannan shi ne batun da shirin kiwon lafiya na(06-04-21) ya duba.