1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

IPOB na barazana ga zaben 2023

Muhammad Bello
December 13, 2022

Ana zargin 'yan haramtacciyar kungiyar rajin kafa kasar Biafra ta IPOB da laifin kai hari kan babban ofishin hukumar zabe ta kasa da ke Jihar Imo a kudancin Najeriya.

https://p.dw.com/p/4KsL6