1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

HRW ta zargi Najeriya da watsi da 'yan cirani

Gazali Abdou Tasawa
August 27, 2019

Kungiyar Human Right Watch mai fafutukar kare hakkin dan Adam a duniya ta ce mafi yawan mata da yaran da suka dawo gida bayan safararsu a kasashen waje na komawa sakamakon rashin kulawar hukumomi a Najeriya.

https://p.dw.com/p/3OYyA