Shekara guda bayan da aka sace wasu dalibai 'yan makaranta a kwalejin gwamnatin tarayya da ke karamar hukumar Yawuri a jihar Kerbbi, har yanzu iyayen yaran suna cikin zullumin rashin sanin halin da 'ya'yansu ke ciki. DW ta tattauna da iyayen daliban, ga kuma faifen bidiyon tattaunawar.