Gaskiyar Magana: Karancin sabbin kudade a Najeriya
Tattalin arziki
Binta Aliyu Zurmi
January 27, 2023
A wannan makon shirin ya duba matsalar karancin sabbin kudade a Najeriya. Mun gayyato muku Malam Ahmed Bello Umar, daraktan kula da harkokin kudi a Babban Bankin Najeriya, CBN da kuma Nasiru Marmara, masanin tattalin arziki a Najeriya.