1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Tattalin arziki

Gaskiyar Magana: Karancin sabbin kudade a Najeriya

Binta Aliyu Zurmi
January 27, 2023

A wannan makon shirin ya duba matsalar karancin sabbin kudade a Najeriya. Mun gayyato muku Malam Ahmed Bello Umar, daraktan kula da harkokin kudi a Babban Bankin Najeriya, CBN da kuma Nasiru Marmara, masanin tattalin arziki a Najeriya.

https://p.dw.com/p/4MnkP