Dandalin Matasa (04.10.2018)
October 4, 2018Talla
Wadansu daga cikin irin tambayoyi da shirin Dandalin Matasa na wannan lokaci zai yi kokarin amsawa ke nan inda muka samu bakunci na Dakta Usman Isyaku matashi wanda kuma ke zama malami a jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya a Najeriya da Malama Harira Wakili ta kungiyar da ke taimakon al’umma dta CITAD daga Kano a Najeriya.