1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Chadi ta rufe iyakarta ta kasa da Libiya

Salissou Boukari
January 6, 2017

Hukumomin kasar Chadi sun sanar da rufe iyakarsu ta kasa da Libiya, inda suka ce akwai babbar barazana ta tsaro dangane da shigowar 'yan ta'adda cikin kasar domin tayar da hankali.

https://p.dw.com/p/2VQNU