1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Burundi ta kada kuri'ar raba gari da ICC

October 14, 2016

A daidai lokacin da Majalisar Dinkin Duniya ya shirya tura wakili da zai shiga tsakani a rikicin Burundi, 'yan majalisa da ke goyon bayan shugaba Nkurunziza sun amince da kudirin doka da zai yanke hulda da kotun ICC.

https://p.dw.com/p/2RFVQ