1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Burkina Faso: AU na neman mafita a rikicin siyasa

Suleiman BabayoNovember 10, 2014

Shugaban kungiyar Tarayyar Afirka Mohamed Ould Abdel Aziz ya gana da sabon shugaban gwamnatin mulkin soji na Burkina Faso Lt-Kanar Isaac Zida a Wagadugu.

https://p.dw.com/p/1Dkwr