Wasu manoma sun hallaka a Najeriya
August 29, 2020Talla
Wani dan kato da gora suna Muhammed Bukar ya shedawa kamfanin dillacin larabai AFP da cewa sun tarar da gawawakin wadanda suka gamu da ajalinsu dauke da muggan raunukan da ke nuni da cewar an sassaresu ne da adda.
Fiye da mutun dubu 36 000 ne suka game da ajalinsu a yankin arewacin Najeriya tun daga shekarar 2019 zauke yanzu, a yayin da wasu fiye da miliyan daya suka kauracewa gidajensu sakamakon tashe tashen hankulan da ke da nasaba da ta'addanci.