1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Mace-macen aure na karuwa a kasar Hausa

Ramatu Garba Baba MNA
October 14, 2019

Wasu jihohin arewacin Najeriya sun sha hobbasa don shawo kan matsalar mace-macen aure, inda suka bijiro da shirin aurar da zawarawa amma kawo yanzu ba ta sauya zane ba.

https://p.dw.com/p/3RFUh

Matsalar mace-macen aure a kasar Hausa na kara kamari: Wasu jihohin arewacin Najeriya sun sha hobbasa don shawo kan wannan annoba inda suka bijiro da shirin aurar da zawarawa sai dai kawo yanzu babu wani canji na a zo a gani.

Shirin na wannan mako zai mayar da hankali kan yankin Hausawa a Najeriya inda akasarinsu suka kasance mabiya addinin Musulunci.