MNA
October 14, 2019Talla
Matsalar mace-macen aure a kasar Hausa na kara kamari: Wasu jihohin arewacin Najeriya sun sha hobbasa don shawo kan wannan annoba inda suka bijiro da shirin aurar da zawarawa sai dai kawo yanzu babu wani canji na a zo a gani.
Shirin na wannan mako zai mayar da hankali kan yankin Hausawa a Najeriya inda akasarinsu suka kasance mabiya addinin Musulunci.