1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Abu Namu ya duba korafin mata a game da rashin daidaito

October 26, 2020

Bincike ya nuna yadda mata masu ilimi ke ci gaba da fuskantar matsaloli na wariya a wuraren aiyukansu a wasu jihohi da ke yankin arewacin Najeriya.

https://p.dw.com/p/3kSGQ

Bincike ya nuna yadda mata masu ilimi ke ci gaba da fuskantar matsaloli na wariya a wuraren aiyukansu a wasu jihohi da ke yankin arewacin Najeriya. Matan sun ce ana fifita takwarorinsu maza fiye da su, musanman a ba su mukamai.