1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Togo: 'Yan adawa na matsin lamba ga gwamnati

Salissou Boukari
September 12, 2017

'Yan adawa a Togo sun tilasta yin zaman majalisar dokoki a ranar Talata (12.09.2017) biyo bayan jerin zanga-zangar da suke ci gaba da gudanarwa a kasar na neman kawo sauye-saye a tsarin mulki.

https://p.dw.com/p/2jpTp