1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taron kasashen G5 Sahel a Paris kan yaki da ta'addanci

Mohammad Nasiru Awal
January 15, 2018

A wannan Litinin ministocin tsaro daga kasashe biyar na yankin Sahel sun gudanar da wani taro a birnin Paris a yunkurin karfafa girke rundunar yaki da ta'addanci a yankin mai fama da ayyukan kungiyoyin 'yan tarzoma.

https://p.dw.com/p/2qtC6