Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A birnin Agadez na Jamhuriyar Nijar, hadakar kungiyoyin addinai sun bayar da horo ga sarakunan gargajiya da malamai da kuma mata dangane da kyautata zamantakewa a tsakanin al'umma domin a samun zaman lafiya. Ku saurari shirin Taba Ka Lashe.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3nWda
Bikin nuna al'adun al'ummar Abzinawa da aka fi sani da Festival de L'air ya ja hankalin al'umma a ciki da wajen kasar Nijar.
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta dukufa samar da dokoki da za su tsara tafiyar da harkokin addinai cikin kwaciyar hankali ba tare da wani ya tsangwami wani ba.
An bude wani taron masu ruwa da tsaki kan harkokin zabe a Nijar, wanda Majalisar Dinkin Duniya da kungiyoyin EU da ECOWAS da kuma CEN-SAD suka shirya.