1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shugaba Mugabe ya yi murabus bayan shekaru 37 kan mulki

November 21, 2017

Wannan ya zo ne a daidai lokacin da majalisar dokokin kasar ta soma zama domin tsige shi bayan da ya ki sauka daga mulki duk da kiraye-kirayen da yake samu daga bangarorin al'ummar kasar ta yin hakan.

https://p.dw.com/p/2o13Y